Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Wani malamin addinin kiristo, limami a cocin katolika, Rabaran Oluoma ya bayyana cewa matashin sojan da ya yi takaddama da Wike yana da natsuwa da kamala.
Shugaban Ƙungiyar Tarayyar Afrika (AU), Mahmoud Ali Youssouf, ya karya ya karyata Shugaban Amurka Donald Trump da ya ce ana ware kiristoci don kashe su a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmad Mahmud Abubakar Gumi ya bayyana cewa ya samu sabon labari na shiri da ake yi don nuna wa duniya wai ana kashe kiristoci.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohi 19 na Arewa, Joseph John Hayab, ya warware zare da abawa kan barazanar da Donald Trump ya yi wa Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an tsaro sun samu nasarar dakile harin da aka kai wa wasu ma'aurata kuma jami'ansu, tare da bai wa Fasto a Abuja kariya daga harin.
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Bola Tinubu da kungiyar matasan kiristocin Najeriya sun yi watsi da zargin shugaban Amurka, Donald Trump.
Rundunar 'yan sandan jihar Adamawa ta fito ta yi bayani kan rahotannin da ke cewa wasu 'yan ta'adda sun fille kan shugaban kungiyar kiristoci ta CAN.
Shugaban coci kuma babban malamin addinin Kirista, Fasto Enoch Adeboye, ya bayyana cewa masu ba Shugaba Bola Tinubu shawara, ba sa gaya masa gaskiya.
Babban lauya mai kare hakkin dan Adam, Femi Falana, ya karyata shugaban kasar Amurka kan zargin kisan Kiristoci a Najeriya. Ya ce bai da wata hujja.
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari