Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu taba nuna gazawar tsohon Shugaba Goodluck Ebele Jonathan wajen kare rayukan Kiristocin Najeriya daga kashe-kashe.
A labarin nan, za a ji cewa wani bincike ya gano yadda 'yan awaren Biafra suka dauko tare da yayata batun cewa ana yi wa kiristocin Najeriya kisan kiyashi.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar III ya karyata zargin kisan Kiristoci a Najeriya. Ya bayyana cewa ko kadan babu kamshin gaskiya.
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) ta zargi Fadar Shugaban Kasa da yin karya tana tabbatar da cewa akwai kisan kiyashi kan Kiristoci a Najeriya.
Ministan yada labarai da wayar da kan jama'a, Mohammed Idris, ya yi tsokaci kan batun yi wa Kiristoci kisan kare dangi a Najeriya. Ya nuna cewa akwai wata a kasa.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi magana kan zargin yi wa Kiristoci kisan kare dangi a Najeriya. Daniel Bwala ya nuna yatsa ga kasashen Yamma.
Majalisar kolin Musulunci a Najeriya, NSCIA ta karyata batun cewa ana yi wa Kiristoci kisan kiyashi a Najeriya. Ta ce wasu kiristoci ne ke yada jita jitar a duniya.
Majalisar wakilan Najeriya ta yi watsi da ikirarin da wasu 'yan majalisar Amurka ke yi na yi wa Kiristoci kisan kiyashi. Ta bayyana cewa karya ce tsagwaronta.
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) ta bukaci gwamnatin tarayya ta kawo karshen kisan da ake yi wa Kiristoci. Ta bukaci a ba su kariyar da ta dace.
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari