
Mafi karancin albashi







Gwamnatin jihar Oyo karkashin jagorancin Gwamna Seyi Makinde ta cika alkawarin da ta daukarwa ma'aikata inda ta fara biyan sabon mafi karancin albashi.

Gwamnatin Abia ta amince da karin albashi ga sarakunan gargajiya, sake fasalin gudanarwarsu da kuma daukar matakan dakile tuki a hanyar da ba ta dace ba.

Karamar ministar kwadago, Nkeiruka Onyejeocha ta ce gwamnatin Tinubu za ta sake duba mafi ƙarancin albashin ma'aikata nan da ƙasa da shekaru biyu masu zuwa.

Shugaban kungiyar kwadago TUC na ƙasa, Festus Osifo ya bayyana cewa sun fara fafutukar yadda za a dawo da yin ƙarin albashi kowace shekara maimakon 5.

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya dauki wasu muhimman matakai a shekarar 2024 da ta gabata domin kawo sauyi a kasa wanda wasu suka jawo ce-ce-ku-ce a Najeriya.

Kwamitin haɗin guiwa na malamai da ma'aikatan manyan makarantun gaba da sakandire a Bauchi sun ayyana shiga yajin aiki kan rashin aiwatar da dokar sabon albashi.

Gwamnatin Katsina karkashin jagorancin Malam Dikko Umaru Radda ta fara biyan ma'aikata sabon mafi ƙarancin albashi na N70,000 kamar yadda aka yi alƙawari.

Gwamnatin jihar Oyo za ta fara biyan N80,000 a matsayin mafi ƙarancin albashi daga Janairu 2025. Sabon tsarin zai fara daga Yulin 2024 kuma albashin watan 13 na nan.

Gwamnan jihar Akwa Ibom, Fasto Umo Eno ya bayyana cewa ba zai fara biyan sabon mafi ƙarancin albashin N80,000 ba har sai an gama tantance ma'aikata.
Mafi karancin albashi
Samu kari