Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanya wani hoto da ke nuna shi a matsayin Yesu Almasihu yana warkar da wani maras lafiya bayan caccakar Fafaroma Leo.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanya wani hoto da ke nuna shi a matsayin Yesu Almasihu yana warkar da wani maras lafiya bayan caccakar Fafaroma Leo.
A labarin nan, za a ji cewa vwamna Babagana Umara Zulum ya bayyana cewa kasuwar da sojojin saman Najeriya suka kai wa hari ba ya aiki s hukumance, an rufe shi.
Kungiyar mata manoma ta SWOFAN ta bayyana cewa rabon shinkafa kwano ɗai-ɗai ba zai magance yunwa a kasar nan a martani kan iƙirarin gwamnatin na rana shinkafa.
Hukumar Alhazai ta kasa (NAHCON) ta kammala jigilar Alhazan Najeriya da suka je sauke farali a kasa mai tsarki. Alhazan Kwara suka hau jirgin karshe daga Saudiyya.
Sakataren kungiyar Izala, Sheikh Muhammadu Kabiru Haruna Gombe ya yi kira ga matasa su kauracewa duk wata zanga-zanga da ka iya kawo tashin yamutsi a ƙasa.
Malam Uba Sani ya yi ta'aziyya ga iyalan mamba mai wakiltar mazabar Kajuru da Chikun wanda Allah ya yiwa rasuwa da safiyar ranar Talata, 16 ga watan Yuli.
Gwamnatin jihar Abia ta amince da biyan ma'aikatan jihar N15,000 har na tsawon watanni uku saboda mawuyacin hali da ake ciki na kunci da tsadar rayuwa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya mika sakon ta'aziyyarsa kan rasuwar wani dan majalisar wakilai daga jihar Kaduna. Ya yiwa majalisa da gwamantin Kaduna ta'aziyya.
Kotun daukaka kara ta tabbatar da nasarar da Gwamna Hope Uzodinma ya samu a zaben gwamnan jihar Imo. Ta yi watsi da karar da jam'iyyun adawa suka shigar.
Sabuwar dambarwa ta bullo a siyasar Kano bayan gwamnatin Abba Kabir Yusuf ya sake maka shugaban APC, Abdullahi Umar Ganduje a gaban kotu bisa zargin almubazzaranci.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda ya bayyana matakin da ya dauka na koyar da sana'a domin yaki da ta'addanci da samar da zaman lafiya a jihar Katsina.
Labarai
Samu kari