Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmad Mahmud Abubakar Gumi ya bayyana cewa ya samu sabon labari na shiri da ake yi don nuna wa duniya wai ana kashe kiristoci.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga 'yan jarida kan yi masa adalci wajen sukar gwamnatinsa. Ya fadi haka ne yayin taron 'yan jarida na kasa a Abuja.
Kungiyar kare hakkin musulmi ta Najeriya watau MURIC ta nuna damuwa kan ra'ayin shugaban hukumar INEC, Farfesa Amupitan kan matsalar tsaron kasar nan.
Kotu ta yanke hukunci kan jami’an Majalisar Dokoki Mustapha Mohammed da Tijjani Goni bisa damfarar neman aiki a CBN da FIRS, da kudin ya kai N4.8m.
Gwamnan jihar Neja, Umaru Bago ya nemi a kafa sansanonin soja a iyakokin jihar Neja domin hana 'yan bindiga shiga jihar. Ya ce zai ba da matasa 25,000 su shiga soja.
Bayan shugaban kasa, na gaba da kai a gidan soja, ministan tsaro da mukaddashin shugaban kasa, babu wani mai hurumin bai wa sojoji umarni a dokar Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa ƙaramin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya ce ba wani laifi da Yerima ya yi a yayin musayar yawun da aka yi tsakaninsa da Nyesom Wike.
Janar Christopher Musa mai ritaya ya samu mukami da wani kamfanin zuba jari a Amurka bayan sallamar shi da shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi a Oktoban 2025.
Tsofaffin Janar da rundunar sojin Najeriya sun gargadi Nyesom Wike kan rigima da ya yi da wani soja A. Yerima a Abuja kan mallakar fili sun ce Wike bai kyauta ba.
Labarai
Samu kari