Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi karin haske kan yiwuwar sake tattaunawa da Iran. Trump ya bayyana abin da Iran ta amince da shi kan mashigar Hormuz.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi karin haske kan yiwuwar sake tattaunawa da Iran. Trump ya bayyana abin da Iran ta amince da shi kan mashigar Hormuz.
NiMet ta fitar da hasashen yanayi na ranar Juma'a, 17 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da iska mai ƙarfi a wasu jihohin Najeriya.
Ministan birnin Abuja, Nyesom Wike, ya kare kansa kan rigimar da ya yi da wani jami’in sojan ruwa kan filin da tsohon hafsan ruwa ke ikirari ya mallaka.
Gwamnatin tarayya ta soke dokar koyarwa da harshen gida a makarantu, inda gwamnati ta bayyana cewa Turanci zai zama harshen koyarwa daga firamare zuwa jami’a.
Wani jirgin kasa da ke dauke da fasinjoji a hanyar Kaduna zuwa Abuja ya sake samun matsala. Jirgin kasan ya samu matsala ne bayan ya tashi daga Kaduna.
'Yan ta'addan kungiyar Lakurawa sun kai harin ta'addanci a jihar Sokoto. 'Yan ta'addan sun hallaka bayin Allah ciki har da wata mata mai dauke da juna biyu.
Wata babbar kotu a jihar Kano ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga mutane hudu da suka kashe Rilwanu Ilyasu a shekara ta 2016 wanda aka shafe shekaru ana yi.
Wani malamin addinin kiristo, limami a cocin katolika, Rabaran Oluoma ya bayyana cewa matashin sojan da ya yi takaddama da Wike yana da natsuwa da kamala.
Hukumar NPA ta tabbatar da cewa jiragen ruwa 20 sun iso Najeriya kuma sun fara sauke man fetur da kayan abinci a tashoshin Apapa, Tincan da Lekki da ke birnin Legas.
Tsohon jagoran ‘yan tawaye na Niger Delta, Asari Dokubo, ya soki rigimar da ta kaure tsakanin Ministan Abuja, Nyesom Wike da jami’an soja kan filin da ake takaddama.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa 'abarin da ake yadawa cewa ya ba matashin sojan ruwa kyautar mota ba gaskiya ba ne.
Labarai
Samu kari