Dan majalisa a Amurka, Riley Moore, ya yi tsokaci kan harin da kasarsa ta kawo a Najeriya. Ya bayyana cewa harin ya hana kisan Kiristoci lokacin Kirsimeti
Dan majalisa a Amurka, Riley Moore, ya yi tsokaci kan harin da kasarsa ta kawo a Najeriya. Ya bayyana cewa harin ya hana kisan Kiristoci lokacin Kirsimeti
Wani shugaban Tiv ya rubutwa wasika ga Donald Trump na Amurka kan bukatar kai hari Benue da wasu jihohi a Arewa ta Yamma da Arewa maso Gabas bayan harin Sokoto.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya kai ziyara ga iyalan marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a gidansa da ke jihar Kaduna yau Juma'a.
Wata matar aure, Zuwaira Hassan ta shiga hannu bisa zargin kona al'aurar kanwar mijinta yar shekara 10, ta bayyana cewa ta yi haka ne kan umarnin wata mai magani.
‘Yan bindiga da ake zargin Lakurawa ne sun kashe hakimi a Sokoto, yayin da suka tilasta mutane tserewa daga gidajensu saboda hare-haren da suke kaiwa ba kakkautawa.
Rahotanni sun tabbatar da cewa hadin gwiwar jami’an tsaro sun ceto wani ma’aikacin gwamnati da aka sace tare da kashe fitaccen shugaban ‘yan ta’adda a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Sakkwato ta bayyana shirin sanya kafar wando daya da wasu shugabannin makarantun sakandare guda shida.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sauka a birnin Kaduna da ke Arewa maso Yammacin Najeirya domin halartar daura auren dan Sanata Abdul'Aziz Yari.
Rahotanni daga jihar Sakkwato sun nuna cewa jirgin ruwa makare da mutanen da duka gudo daga farmakin yan bindiga ya gamu da hatsari, ana fargabar rasa rayuka.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta sake gurfanar da Minista a lokacin Obasanjo, Olu Agunloye gaban kotu.
Majiyoyi sun tabbatar mana da cewa matatar Alhaji Aliko Dangote ta dakatar da sayar da kayayyaki ga ’yan kasuwa marasa rajista daga 18 ga Satumbar 2025.
Labarai
Samu kari