Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu miyagun 'yan bindiga sun mamayi jami'an tsaro yan sa-kai da kw sintiri, sun kai hari tare da kashe mutane 5 a jihar Benuwai.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar kula da manyan asibitoci ta jihar Kano ta sanar da bude bincike a kan zargin likitoci da sakaci da rayuwar mara lafiya.
Kasar Amurka ta shigo da kayan aiki na sojoji ga dakarun Najeriya. An shigo da kayan aikin ne kwanaki kadan bayan kawo hari kan 'yan tadda a Sokoto.
Gwamnan jihar Delta, Sheriff Oborevwori, ya bayyana cewa kudaden da ake ba gwamnoni duk wata sun karu. Ya bukaci su yi wa jama'a abin da ya dace.
Uwargidan tsohon gwamnan farar hula na farko a Jihar Ogun, Hajiya Lucia Onabanjo, ta rasu tana da shekaru 100 lamarin da ya jawo jimami a tsakanin al'umma.
Bankunan Najeriya 20 sun cika sharudan CBN na kara mallakar hannun jari zuwa Naira biliyan 500. UBA, Jaiz, Access, Taj Bank sun cika sharudan CBN.
Gwamnatin Saudiyya ta ja kunnen Najeriya kan illar watsi da marayu da yara marasa galisu, ta ce hakan zai iya zama babbar barazana ga tsaron kasa.
Tsohon Gwamnan Sokoto, Sanata Aminu Waziri Tambuwal, ya bayyana goyon bayansa ga saka idon ƙasashen waje a zaɓen 2027 domin tabbatar da sahihancin sa.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a jihar Benue. 'Yan bindiga sun hallaka wasu matafiya da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba bayan sun farmake su.
Labarai
Samu kari