Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Dakarun soji sun ceto mutum ɗaya a iyakar Kano da Katsina, yayin da aka kashe 'yan ta'adda 438 tare da ceto mutane 366 a yankin Arewa maso Gabas cikin watanni bakwai
Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq, ya ja kunnen 'yan ta'addan da suka addabi jihar. Ya gargade su kan su gudu tun kafin lokaci ya kure musu.
Ana zargin ‘yan ta’adda a yankin Arewa na fara guduwa daga maboyarsu bayan hare-haren sama da kasar Amurka ta kai a Sokoto da wasu sassan Najeriya.
Mutane 7 daga ƙauyen Lawanti a Gombe sun rasu a hatsarin mota kan hanyar Damaturu zuwa Maiduguri yayin da suke kan hanyar zuwa biki, in ji Gwamna Inuwa Yahaya.
Mai ba Shugaba Tinubu shawara kan yada labarai, Daniel Bwala ya bayyana hare-haren sama da Amurka ta kai wa ‘yan ta’adda a Sokoto a matsayin abin da ke da “ruɗani”.
Wasu bama-bamai da ake zargin 'yan bindiga sun yi sanadiyyar hallaka mutane a jihar Zamfara. Bama-baman sun tashi ne lokacin da matafiya ke tafiya a motoci.
A shekarar da muke bankwana, gwamnatin tarayya karkashin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta dauki matakai masu tsauri da suka haddasa cece kuce a kasa.
Sanata Ali Ndume ya bukaci gwamnatin tarayya ta fadada hadin gwiwar sojojin Najeriya da Amurka zuwa Arewa maso Gabas saboda barazanar ISWAP da Boko Haram.
Wani matashi mai shekaru 19 a duniya da ke ƙungiyar mafarauta, ya rasu sakamakon fashewar bindiga bisa kuskure a unguwar Alkahira da ke Jihar Gombe.
Labarai
Samu kari