Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Kwamandan NSCDC na Neja da jami’ai 20 kan mutuwar mutane 37 da ke tsare, tare da kafa kwamiti don binciken lamarin.
Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Kwamandan NSCDC na Neja da jami’ai 20 kan mutuwar mutane 37 da ke tsare, tare da kafa kwamiti don binciken lamarin.
Mawakin jam'iyyar APC, Dauda Kahutu Rarara ya kare gwamnatin Bola Tinubu game da tsadar man fetur da ake a Najeriya, inda ya ce ana kukan dadi ne a fadin kasar.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a wasu garuruwan jihar Katsina. 'Yan bindigan sun hallaka wasu mutane tare da raunata wasu daban.
Shugaban cocin RCCG, Fasto Enoch Adeboye, ya kare shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan matsalar rashin tsaro. Ya ce ya yi bakin kokarinsa kan matsalar.
Gwamnatin Katsina ta ce ba ta da hurumin tabbatar kama wadanda ake zargin shugabannin ‘yan bindiga ne bayan dawowa daga Hajji, yayin da ake ci gaba da cece-kuce.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Majalisar Wakilai da ta Dattawa sun amince da kudirin da ke neman kafa 'yan sandan jihohi a Najeriya. Kudirin zai sauya yadda tsarin aikin 'yan sanda yake.
Jakadan Najeriya a kasar Amurka, Ambasada Kayode Are ya bayyana fatan cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu da Donald Trump za su gana kafin karewar wa'adinsa.
Kazamin fada ya barke tsakanin wasu kwamandojin kungiyar 'yan ta'addan ISWAP a yankin Tumbuktu Triangle. Fadan ya jawo an kashe mayaka masu yawa.
Karamin ministan harkokin wajen Najeriya, Ambasada Sola Enikanolaiye ya ce Najeriya na bukatar hadin kan kasashe kan yaki da rashin tsaro a fadin kasar nan.
Gwamnan Kwara AbdulRahman AbdulRazaq ya yi sauya-sauye a gwamnatinsa da suka shafi masu ba shi shawara, mataimaka da wasu manyan masu rike da mukamai.
Labarai
Samu kari