Latest
Wani dan acaɓa ya rasu bayan karo da ya yi da tirelar Dangote a jihar Legas. Motar kamfanin Dangote ta markaɗa ɗan acaɓan har lahira yayin da suka yi karo.
Kasar Amurka ta bayyana cewa lokaci ya yi da Isra'ila za ta tsagaita wuta tare da kawo karshen kashe Falasdinawa da ke zaune a Zirin Gaza da aka shekara ana yi.
Mutane masu yawa sun rasa matsugunansu sakamakon ambaliyar ruwan da aka samu a jihar Rivers. Sun yi kira ga gwamnati ta kai musu dauki cikin gaggawa.
Gwamnatin tarayya ta hannun hukumar EFCC ta janye dukkanin tuhume tuhumen safafar kudi da take yiwa jami'in kamfanin Binance. Watanni 7 kenan ana tsare da shi.
Kungiyar Kiristoci ta CAN ta yi Allah wadai da saka haraji kan allunan coci. CAN ta ce bai kamata a saka haraji a kan wuraren ibada ba kuma gwamnan Abia ne ya fara.
Gwamna Bala Mohammed na Bauchi ya bayyana cewa kan ƴaƴan PDP a haɗe yake karkashin jagorancin muƙaddashin shugaban jam'iyya na ƙasa, Umar Damagum.
Hukumar NBC ta bayyana rashin jin dadin ta kan yadda jami’an hukumar EFCC suka mamaye gidan rediyon Urban FM 94.5 FM a Enugu ana tsaka da watsa shiri.
Shugaban gwamnonin PDP kuma gwamnan Bauchi, Bala Muhammad ya yi martani kan zargin shigar da kara gaban kotu kan babban taron PDP da ak dage daga watan nan.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya fito ya gayawa duniya cewa ko kadan ba ya tsoron hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC&..
Masu zafi
Samu kari