Muhimman Labarai a ranan Alhamis
Jaridar Legit.ng ta tattaro muku muhimman labarai da suka kani a jiya, Alhamis, 29 ga watan Satumba.
1. Godwin Obaseki ya lashe zaben Jihar Edo
![Muhimman Labarai a ranan Alhamis Muhimman Labarai a ranan Alhamis](https://cdn.legit.ng/images/1120/vllkyt50aqnfklgr3.jpeg?v=1)
Dan takaran gwamnan Jihar Edo karkashin jam’iyyar APC, Godwin Obaseki ya lashe zaben.
2. Kayi sufuri a yanar gizo ta karanta labaran Jaridar Legit.ng ba tare da sisi ba da layin Airtel
![Muhimman Labarai a ranan Alhamis Muhimman Labarai a ranan Alhamis](https://cdn.legit.ng/images/1120/vllkyt1bno179lje78.jpeg?v=1)
Garabasa ! ka sha labaran duniya da na gida a kyau ba tare sisi ba da layin sadarwan Airtel
3. PDP tayi watsi da sakamakon zaben Edo
![Muhimman Labarai a ranan Alhamis Muhimman Labarai a ranan Alhamis](https://cdn.legit.ng/images/1120/vllkytmf3kuvr9g98.jpeg?v=1)
Jam’iyyar PDP tayi watsi da sakamakon zaben jihar Edo da hukumar gudanar zaben ta kasa mai zaman kanyta ta sanar
4. Zaben jihar Edo: Jami’an tsaro sun mamaye ofishin INEC
![Muhimman Labarai a ranan Alhamis Muhimman Labarai a ranan Alhamis](https://cdn.legit.ng/images/1120/vllkyt1e9buqaqvulo.jpeg?v=1)
An tura jami’an tsaro ofishin INEC da ke jihar Edo domin tabbatar da tsaro lokacin da jami’an INEC ke sanar da sakamakon zaben
5. Najeriya tana gab da fita daga cikin halin matsin tattalin arziki
![Muhimman Labarai a ranan Alhamis Muhimman Labarai a ranan Alhamis](https://cdn.legit.ng/images/1120/vllkyt4a3b3qt2coq.jpeg?v=1)
Mrs,Kemi Adeosun tayi kira da yan Najeriya da suyi kyakyywan zato cewa kasar ta kusa fita daga ckin halin da take ciki.
6. Soji sun damke dan Boko Haram a kasuwan dabbobi
![Muhimman Labarai a ranan Alhamis Muhimman Labarai a ranan Alhamis](https://cdn.legit.ng/images/1120/vllkyt2uf3uc40jb0g.jpeg?v=1)
Da alamun cewa jita-jitan cewa yan Boko Haram na sajewa a Fulani makiyaya gaskiya ne yayinda rundunar soji suka kai farmaki suka damke guda daya
7. Son mulkin Amaechi a 2019 karya ne : APC zuwa ga Jonathan,PDP
![Muhimman Labarai a ranan Alhamis Muhimman Labarai a ranan Alhamis](https://cdn.legit.ng/images/1120/vllkyt6mb4rski78i.jpeg?v=1)
Jam’iyyar APC shiyar jihar Ribas tayi watsi da jita-jitan Jam’iyyar PDP cewa ministan Sufuri,Rotimi Amaechi na da niyyar mulki a 2019.
Asali: Legit.ng