Zuckerberg ya samu karramawa daga manyan yan Najeriya

Zuckerberg ya samu karramawa daga manyan yan Najeriya

Mutumin daya kirkiro da shafin Facebook mai suna Mark Zuckerberg, wanda ya ziyarci Najeriya ya samu nishadi a kasar. 

A jiya ne 31 ga watan Agusta, shahararren mai arzikin ya hadu da manyan sanannun kungiyoyi na nishadantarwa dakuma kungiyoyi sannanun na masu aiki a kafaffen sadarwa dakuma yada labairai na Najeriya a jahar Legas.

Kadan daga cikin wa'anda suka halarci liyafar sune; Richard Mofe-Damijo, Tolu'Toolz' Oniru-Demuren, Kunle Afolayan, Basketmouth, Rita Dominic Yemi Alade, Florence 'DJ Cupoy' Otedola, Stephaine Okereke-Linus, dadai sauran su.

Kalli hotuna.

Zuckerberg ya samu karramawa daga manyan yan Najeriya

[gallery ids="952495,,,,,,,"]

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng