Zuckerberg ya samu karramawa daga manyan yan Najeriya

Zuckerberg ya samu karramawa daga manyan yan Najeriya

Mutumin daya kirkiro da shafin Facebook mai suna Mark Zuckerberg, wanda ya ziyarci Najeriya ya samu nishadi a kasar. 

A jiya ne 31 ga watan Agusta, shahararren mai arzikin ya hadu da manyan sanannun kungiyoyi na nishadantarwa dakuma kungiyoyi sannanun na masu aiki a kafaffen sadarwa dakuma yada labairai na Najeriya a jahar Legas.

Kadan daga cikin wa'anda suka halarci liyafar sune; Richard Mofe-Damijo, Tolu'Toolz' Oniru-Demuren, Kunle Afolayan, Basketmouth, Rita Dominic Yemi Alade, Florence 'DJ Cupoy' Otedola, Stephaine Okereke-Linus, dadai sauran su.

Kalli hotuna.

Zuckerberg ya samu karramawa daga manyan yan Najeriya

[gallery ids="952495,,,,,,,"]

Asali: Legit.ng

Online view pixel