Wasu ma'aurata yan Najeriya sunyi auren kece raini

Wasu ma'aurata yan Najeriya sunyi auren kece raini

Wasu ma'aurata kiristoci, sun kama hannu zuwa ibadar aure.

Soyayya abu mai kyau ne, Adefunke da Adebola sunyi auren soyayya alokacin da suka kama hannu, suka sa sutura mai kalar jinin kare dakuma ruwan zinare hade da murjani a bikin auren auresu na al'ada.

Wasu ma'aurata yan Najeriya sunyi auren kece raini

Ma'auratan kiristocin sunyi bikin auren su tare da yan uwa da abokan arziki. Amfara shagalin lokacin da amarya ta shuga taron tana mai dauke hankalin jama'a, kiristan da ake bege wanda kuma akafi sani d Myss Lafunki, yanada shafinsa a yanar gizo wanda yake taimakama kiristoci akan zamantakewa, inganta soyayyar uban giji dakuma ilmantar da mutane akan tsarkakken jima'i.

Wasu ma'aurata yan Najeriya sunyi auren kece raini

A al'adar yar Bawa, bayan an kaima amarya kayan aurenta anaso kuma ango ya roki amaryarsa kozata aureshi. Hakan ke hukunta cewar an daura aure kuma ma'auratan sun zama daya.

Wasu ma'aurata yan Najeriya sunyi auren kece raini
Wasu ma'aurata yan Najeriya sunyi auren kece raini
Wasu ma'aurata yan Najeriya sunyi auren kece raini

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng