Anyi ruwan kankara a Jos

Anyi ruwan kankara a Jos

A lokacin da wasu yan Najeriya ke ta famar addu’ar Allah ya saukar musu da ruwa, sai gashi a ranar litinin 22 ga watan agusta an samu ruwa kamar da bakinkwarya a garin Jos, amma fan a kankara.

Anyi ruwan kankara a Jos

Hakan yayi sanadiyyar saukowar yanayin garin zuwa digiri 17 na ma’aunin celcius. Wasu yankin garin sun dan samu yayyafi ne kawai, amma sai suka ga gidajen makwabtansu cike da kankara.

ga wasu daga cikin hotunan kankaran.

Anyi ruwan kankara a Jos
Anyi ruwan kankara a Jos
Anyi ruwan kankara a Jos

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng