Adam zango yayi rantsuwa da Alqur'ani akan zargin luwadi

Adam zango yayi rantsuwa da Alqur'ani akan zargin luwadi

Wannan shahrarren dan fina finan hausa, Adam Zango yayi rantsuwa da Alqur'ani game da zargin aikata luwadi da ake masa. Yayi rantsuwan ne a gidan talabijin din DITV Kaduna.

Adam zango yayi rantsuwa da Alqur'ani akan zargin luwadi
Adam Zango

Adam Zango ya ranste da cewan shi ba dan luwadi bane kuma ba zai zama ba a rayuwan sa.

 “Na zo ne domin in fada ma duniya cewan ni ba dan luwadi bane kuma bana tarayya da ayyukan luwadi a kamfanin shirya fina finai da kuma wajen kamfanin. Ya ce

 

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng