Abubuwa 5 da ke aukuwa a kasar Turkiyya

Abubuwa 5 da ke aukuwa a kasar Turkiyya

Biye da rahotannin da ake samu cewan wata gangamin sojin kasar Turkiyya tace ta dau ragamar mulkin kasar yayinda aka kulle gadoji a birnin Istanbul ,amma jirage na yawo a Ankara,babban birnin kasar. Jaridar Ibtimes ta bada rahoto

Shugaban  kasan Turkiyya,Tayyip Erdogan bai girgiza ba duk dajuyin mulkin da akayi yunkurin masa.

Abubuwa 5 da ke aukuwa a kasar Turkiyya
masu farar hula suna ma wani soja dukan tsiya

Firam Minista Binali Yildirim da sanar da cewan ba juyin mulki bane,wasu yan tsirarun sojojin suke san tada kura. Amma gwamnati ne ke shugabanci.

Abubuwa 5 da ke aukuwa a kasar Turkiyya

An hana tafiye-tafiye daga garuruwan Bosphorus da Faith Sultan Mehmet a birnin Istanbul, amma ga abubuwa 5 dake faruwa a kasan Turkiyya da ya kamata ku sanni, jaridar Ibtimes ta tattara.

KU KARANTA : Sojoji sun yi yunkurin juyin mulki a Kasar Turkiyya

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng