Abubuwa 5 da ke aukuwa a kasar Turkiyya
Biye da rahotannin da ake samu cewan wata gangamin sojin kasar Turkiyya tace ta dau ragamar mulkin kasar yayinda aka kulle gadoji a birnin Istanbul ,amma jirage na yawo a Ankara,babban birnin kasar. Jaridar Ibtimes ta bada rahoto
Shugaban kasan Turkiyya,Tayyip Erdogan bai girgiza ba duk dajuyin mulkin da akayi yunkurin masa.
![Abubuwa 5 da ke aukuwa a kasar Turkiyya Abubuwa 5 da ke aukuwa a kasar Turkiyya](https://cdn.legit.ng/images/1120/vllkyt3lrlg3v9hrs.jpeg?v=1)
Firam Minista Binali Yildirim da sanar da cewan ba juyin mulki bane,wasu yan tsirarun sojojin suke san tada kura. Amma gwamnati ne ke shugabanci.
![Abubuwa 5 da ke aukuwa a kasar Turkiyya Abubuwa 5 da ke aukuwa a kasar Turkiyya](https://cdn.legit.ng/images/1120/vllkyt29metibnja5g.jpeg?v=1)
An hana tafiye-tafiye daga garuruwan Bosphorus da Faith Sultan Mehmet a birnin Istanbul, amma ga abubuwa 5 dake faruwa a kasan Turkiyya da ya kamata ku sanni, jaridar Ibtimes ta tattara.
KU KARANTA : Sojoji sun yi yunkurin juyin mulki a Kasar Turkiyya
Asali: Legit.ng