Na taka leda a kakar wasa mai zuwa- Mikel

Na taka leda a kakar wasa mai zuwa- Mikel

An tattara mana cewa Mikel yayi magana da sabon kocin kungiyar Antonio Conte, sannan yana shirye da cigaba da tattauna wa da sabon mai horarwar a karshen wasar Euro 2016. Mikel ya taba bayyanar da yiwuwar kasanccewar shi a kungiyar bayan wasar da kasar tashi da ta buga da egypt a watan march,inda ya bayyana cewa baya so ya kasance daya daga cikin wadanda ke dumama benchi kamar yadda yayi a baya.

Na taka leda a kakar wasa mai zuwa- Mikel
Mikel Obi

Legit.ng ta tuna cewa kungiyar ta chelsea ta bayyana yan wasan da zata cigaba da rikewa a kakar wasa mai zuwa,yan wasan sun hada da Mikel,Moses da Omereu. In ma Mikel din ze kasance da kungiyar ta chelsea a kakar wasar mai zuwa toh shi Mikel din ba ze samu buga wasan nin farko na kungiyar ba saboda wasan Olympic da kasar ta Nigeria zata halatta.

 

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng