Cikakken sunayen yan takarar PDP a Zamfara da suka lashe zabe bayan faduwar APC

Cikakken sunayen yan takarar PDP a Zamfara da suka lashe zabe bayan faduwar APC

Kafin ranar Juma’a, 24 ga watan Mayu ana yiwa dukkabin yan takarar jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a zaben 2019 a jihar Zamfara kallon wadanda suka sha kaye a zabe, sai dai hakan ya sauya a yanzu bayan hukuncin kotun koli da ta soke kuri’un yan takarar jam’iyyar All Progressives Congress (APC) gaba daya.

Kotun koli ta kaddamar da cewa APC a Zamfara bata da yan takara a zaben 2019, don haka ba za ta iya ikirarin lashe zaben ba.

Majalisar alkalai biyar, karkashin jagorancin Ibrahim Muhammad, mukaddashin shigaban alkalan Najeriya, ya zartar da cewa a kaddamar da wadanda suka zo na biyu a zaben a matsayin wadanda suka lashe zaben idan har sun cike sharudan kundin tsarin mulki.

Cikakken sunayen yan takarar PDP a Zamfara da suka lashe zabe bayan faduwar APC
Cikakken sunayen yan takarar PDP a Zamfara da suka lashe zabe bayan faduwar APC
Asali: Twitter

Hukuncin ya yi aiki me akan PDP wacce ta zo ya biyu a zaben.

KU KARANTA KUMA: Yadda rikicin jam'iyyar APC ya samo asali a jihar Zamfara

Ga cikakken jerin sunayen yan takarar jam’iyyar PDP a Zamfara wadanda suka yi takara a zaben:

Gwamna

Bello Matawalle

Mataimakin Gwamna

Mahdi Gusau

Majalisar dattawa

Ya’u Sahabi, Zamfara north

Mohammed Hassan, Zamfara central

Lawani Hassan, Zamfara West

Majalisar wakilai na tarayya

Umar Dan-Galadima – Kaura-Namoda/Birnin Magaji federal constituency

Bello Hassan Shinkafi – Shinkafi/Zurmi federal constituency

Kabiru Amadu – Gusau/Tsafe federal constituency

Shehu Ahmed – Bungudu/Maru federal constituency

Kabiru Yahaya – Anka/Talata Mafara federal constituency

Ahmed Bakura – Bakura/Maradun federal constituency

Sulaiman Gum – Gummi/Bukkuyum federal constituency

Majalisar dokokin jiha

Zaharadeen M. Sada – Kaura Namoda north constituency

Kaura Namoda – south constituency

Nura Daihiru – Birnin Magaji constituency

Salihu Zurmi – Zurmi east constituency

Nasiru Muazu Zurmi west constituency

Muhammad G. Ahmad – Shinkafi constituency

Musa Bawa Musa – Tsafe east constituency

Aliyu Namaigora – Tsafe west constituency

Ibrahim Naidda – Gusau east constituency

Shafiu Dama – Gusau west constituency

Kabiru Magaji – Bungudu east constituency

Nasiru Bello Lawal – Bungudu west constituency

Yusuf Alhassan Muh – Maru north constituency

Saidu Umar – Maru south constituency

Yusuf Muhammad – Anka constituency

Shamudeen Hassan – Talata-Mafara north constituency

Aminu Yusuf Jangebe – Talata-Mafara south constituency

Tukur Jekada – Bakura constituency

Faruk Musa Dosara – Maradun I constituency

Nasiru Atiku – Maradun II constituency

Abdulnasir Ibrahim – Gummi I constituency

Mansur Mohammed – Gummi II constituency

Ibrahim Mohammed Naidda – Bukkuyum north constituency

Sani Dahiru – Bukkuyum south constituency

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari, Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewa tare da mu.

Ga masu bukatar manhajar mu na Azumi a wannan wata mai albarka sai a bibiyi wannan shafi https://fb.gg/play/ramadan_ramadan

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng