Jerin sunayen masu neman tikitin takarar gwamna a jam'iyyar APC

Jerin sunayen masu neman tikitin takarar gwamna a jam'iyyar APC

Jam'iyyar APC mai mulki a ranar Juma'a ta fitar da jerin sunayen mutane dake son yin takarar tikitin gwamna a jam'iyyar a dukkanin jahohin da za'a gudanar da zaben gwamna shekarar 2019 mai zuwa.

Sunayen na masu neman tikitin dai yana kunshe ne a cikin wata sanarwar manema labarai da jami'in hulda da jama'a na jam'iyyar, Mista Yekini Nabena ya fitar dauke da sa hannun sa.

Jerin sunayen masu neman tikitin takarar gwamna a jam'iyyar APC
Jerin sunayen masu neman tikitin takarar gwamna a jam'iyyar APC
Asali: Twitter

Legit.ng ta samu cewa a cikin jerin sunayen, akwai jihar da gwamnan dake sama ne kadai zai yi takarar tikitin akwai kuma jahohin da sai anyi zaben fitar da gwani sannan ne za'a tantance.

Ga dai jerin sunayen nan a kasa:

Jihar Kaduna

1. H.E. Nasir Ahmed el-Rufai

Jihar Kano

1. H.E. Dr. Abdullahi Umar Ganduje

Jihar Jigawa

1. H.E. Alh. Abubakar Badaru

2. Alh. Hashim Ubale

Jihar Katsina

1. H.E. Rt.Hon. Aminu Masari

2. Abubakar Ismaila Isa

3. Garba Sani Dankani

Jihar Kebbi

1. H.E. Alh. Atiku Bagudu

Jihar Sokoto

1. Abubakar Abdullahi Gumbi

2. Hon. Farouk Malami Yabo

3. Ahmed Aliyu

4. Sen. Abubakar Umar Gada

Jihar Zamfara

1. Dauda Lawal

2. Mukhtar Idris Shehu

3. Brig. Gen. Mansur Ali

4. H.E. Hon. Ustaz Ibrahim Mohammed Wakala

5. Sen. Kabiru Marafa

6. H.E. Mahmuda Aliyu Shinkafi

7. Hon. Aminu Sani Jaji

8. Engr. Abubakar Magaji

9. Mohammed Sagir Hamidu

Jihar Legas

1. H.E. Akinwunmi Ambode

2. Dr. Kadir Obafemi Hamzat

3. Jide Sanya-Olu

Jihar Oyo

1. Niyi Akintola, SAN

2. H.E. Christopher Alao Akala

3. Joseph Olasunkanmi Tegbe

4. Dr. Olusola Ayandele, PhD

5. Dr. Owolabi Babalola

6. Dr. Azeez Popoola Adeduntun

7. Adebayo Adekola Adelabu

Jihar Ogun

1. Jimi Lawal

2. Dapo Abiodun

3. Hon. Bimbo Ashiru

4. H.E. Sen. Adegbenga Kaka

5. Hon. Kunle Akinlade

6. Abayomi Semako Koroto Hunye

Latsa wannan domin samun labarai a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/naijcomhausa

Twitter: https://twitter.com/naijcomhausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel