Azumin Sitta Shawwal: Muhimmancinsa da falalarsa a musulunce

Azumin Sitta Shawwal: Muhimmancinsa da falalarsa a musulunce

Jama’a kar mu bari wannan garabasar ta wuce mu ta azumin sitta Shawwal, Ku karanta hadisin nan na kasa Ku ji falalar azumin sitta Shawwal daga bakin da baya karya.

Legit.ng ta samu labarin cewa an rawaito daga Abu-Ayyub -Allah ya kara yarda a gare shi-, lallai Manzon Allah -sallal lahu alaihi wa sallama-, ya ce: “Wanda ya yi azumin watan ramadhana, sai ya bi su da azumi shida, daga watan Shawwal, to kamar ya azumci shekara ne”. Muslim ya rawaito shi (1164).

Azumin Sitta Shawwal: Muhimmancinsa da falalarsa a musulunce
Azumin Sitta Shawwal: Muhimmancinsa da falalarsa a musulunce

Ku ci gaba da bin mu a Facebook: https://www.facebook.com/naijcomhausa da

Kuma Tuwita: http://twitter.com/naijcomhausa

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng