YANZU-YANZU: An ga wata a Adamawa, Sokoto da Katsina - Sarkin Musulmai, Abubakar Sa'ad

YANZU-YANZU: An ga wata a Adamawa, Sokoto da Katsina - Sarkin Musulmai, Abubakar Sa'ad

Mai martaba Sarkin Musulmai Abubakar Sa'ad Mohammed ya alanta ganin watan Shawwal wanda ya kawo karshen watan Ramadanan bana.

YANZU-YANZU: An ga wata a Adamawa, Sokoto da Katsina - Sarkin Musulmai, Abubakar Sa'ad
YANZU-YANZU: An ga wata a Adamawa, Sokoto da Katsina - Sarkin Musulmai, Abubakar Sa'ad

Sarkin Musulmai wanda yayi wannan sanarwa a jihar Sokoto yau Asabar a fadarsa kuma yace Sallah zata kasance gobe Lahadi, 25 ga watan Yuni.

KU KARANTA: An ga wata a Saudiyya

Sarkin Musulmai yace an ga watan me a jihar Sokoto da Katsina da Adamawa.

https://web.facebook.com/naijcomhausa/#

https://twitter.com/naijcomhausa

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng