Tashin hankali yayinda gadar Jebba ya rushe
Abun tashin hankali ya afku a hanyar Jebba yayinda gadar dake kauyen Tatabu kilomita 15 daga hanyar Mokwa Jebba ya rushe sakamakon ruwa da akayi kamar da bakin kwarya.
Kalli hotunan gadar da ya rushe a kasa:
![Tashin hankali yayinda gadar Jebba ta rushe Tashin hankali yayinda gadar Jebba ta rushe](https://cdn.legit.ng/images/1120/vllkyt1ei1b3qg7hcg.jpeg?v=1)
KU KARANTA KUMA: Hukumar DSS ta damke masu garkuwa da mutanen da suka addabi jama’a
Rushewar gadar ya hana motoci tafiya daga bangarorin guda biyu na hanya.
![Tashin hankali yayinda gadar Jebba ta rushe Tashin hankali yayinda gadar Jebba ta rushe](https://cdn.legit.ng/images/1120/vllkyt6h7m6i7hll2.jpeg?v=1)
Legit.ng ta tattaro cewa jami’an hukumar dake kula da afkuwar hadarurruka karkashin jagoranci shugaban yankin Danladi Samari sun kai ziyara gurin don duba gadar da ya rufta.
![Tashin hankali yayinda gadar Jebba ta rushe Tashin hankali yayinda gadar Jebba ta rushe](https://cdn.legit.ng/images/1120/vllkyt63pq057sfc5.jpeg?v=1)
A halin yanzu, babu rahoto na mutuwa duk da cewan wasu motoci, tankan mai da sauran manyan motoci da suka rufta cikin ramin rusheshen gadar.
Hukumar kula da afkuwar hatsari (FRSC ) Mokwa ne ta saki hotunan gadar na jihar ta shafin sun a Facebook.
Ku same a https://www.facebook.com/naijcomhausa
Ko a http://twitter.com/naijcomhausa
Kalli wannan bidiyo na Legit.ng kan yadda yarake kuka da rokon gwamnati da karda ta rushe masu muhalli
Asali: Legit.ng