Matar Sheikh Ibrahim Nyass ta rasu a jihar Kogi (Hotuna)

Matar Sheikh Ibrahim Nyass ta rasu a jihar Kogi (Hotuna)

-Allah yayi wa matar Sheikh Ibrahim Nyass dake karin Okene rasuwa

- Wasu rahotanni sun yi nuni da cewar Sayyada Bilkisu ta dade da rabuwa da Shehin malamin

Tsohuwar matar fitaccen malamin darikar Tijjaniyya, wato Sheikh Ibrahim Nyass, Bilkisu Okene ta rasu a ranar Lahadi 16 ga watan Afrilu a garin Okene.

KU KARANTA: Karshen duniya! Wata yarinya ta kashe kanta saboda son da take yiwa malamin ta

A ranar Litinin 17 ga watan Afrilu ne aka yi mata jana’iza inda aka binneta a garin na Kogi, sai dai da fari anyi cece kuce tsakanin yan uwanta aka kodai a kai ta can kasar Sanigal ne?

Don a binne ta a daidai inda aka binne tsohon mijinta, shehin malami Nyass.

Matar Sheikh Ibrahim Nyass ta rasu a jihar Kogi (Hotuna)
Sheikh Ibrahim Nyass tare da Sayyada Bilkisu

Legit.ng ta kawo muku wasu daga cikin hotunan jana’izar Sayyada Bilkisu.

Matar Sheikh Ibrahim Nyass ta rasu a jihar Kogi (Hotuna)
Gawar matar Sheikh Ibrahim Nyass data rasu a jihar Kogi

Matar Sheikh Ibrahim Nyass ta rasu a jihar Kogi (Hotuna)
Jana'izar matar Sheikh Ibrahim Nyass

Matar Sheikh Ibrahim Nyass ta rasu a jihar Kogi (Hotuna)
Matar Sheikh Ibrahim Nyass, Sayyada Bilkisu

Allah ya jikanta, Amin.

Ku biyo mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa

Ko a http://twitter.com/naijcomhausa

Yadda direban wani babban faston Najeriya ya musulunta

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng