Fashola ya kai ziyara ga magajinsaAkinwumi Ambode

Fashola ya kai ziyara ga magajinsaAkinwumi Ambode

Minstan aiki, wutan lantarki da gidaje, Babatunde Fashola, a ranan asabar, 25 ga watan Maris, ya kai ziyara ga gwamnan jihar Legas, Akinwumi Ambode, gidan gwamnatin jihar Legas da ke Alausa Ikeja.

Bayan watanni 22, Fashola ya je gidan gwamnatin Legas
Bayan watanni 22, Fashola ya je gidan gwamnatin Legas

Fashola ya kai wannan ziyara ne bayan watanni 22 da barin ofis a matsayin gwamnan jihar Legas.

Wasu manyan jami’an gwamnatin da gwamnan ne suka tarbesa a gidan gwamnati da ke Ikeja.

KU KARANTA: Buhari ya fasa zuwa dajin Sambisa

Ambode wanda yace ziyarar da Fashola ya kawo masa abin mamaki ne ya nuna farin cikinsa ga ziyarar tsoho gwamnan tunlokacin da ya bar ofishin a ranan 29 ga watan Mayu, 2015.

https://www.facebook.com/naijcomhausa/#

https://twitter.com/naijcomhausa

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng