Labaran da suka girgiza Najeriya a ranan Laraba

Labaran da suka girgiza Najeriya a ranan Laraba

Kamar yau da kullum , Jaridar Legit.ng bata gushe tana tattaro muku muhimman labaran da suka girgiza Najeriya a ranan Labaran,17 ga watan Junairu, 2017. A sha karatu lafiya

1. Rundunar sojin Najeriya sun fasa kasar Gambiya

Labaran da suka girgiza Najeriya a ranan Laraba
Labaran da suka girgiza Najeriya a ranan Laraba

Kungiyar ECOWAS ta baiwa shugaban kasar Gambiya Yahaya Jammeh wa’adin ranan Alhamis 19 ga watan Junairu ya sauka ko kuma a cire shi da karfin soja.

2. EFCC ta kwace jirgin tsohon gwamnan jihar Borno, da wasu yan siyasa 2

Labaran da suka girgiza Najeriya a ranan Laraba
Labaran da suka girgiza Najeriya a ranan Laraba

Jihar Borno ta kasance hedkwatan yan ta’addan Najeriya a shekarun da ya gabata wanda kuma wannan jiha ta fuskanci hare-hare, hallakan daruruwan rayuka;mata da yara, wanda ake sa ran rashin kulan gwamnati ne akan abu da kuma rashawa ya sabbaba haka.

3. Shekaru 4 kenan babu wuta a garin Godluck Jonathan – Mutanen Otuoke

Labaran da suka girgiza Najeriya a ranan Laraba
Labaran da suka girgiza Najeriya a ranan Laraba

Otouke wata kauye ce a karamar hukumar Ogbia a jihar Bayelsa kuma garin tsohon shugaban kasan Nejariya, Goodluck Jonathan.

4. Gwamnatin jihar Kaduna ta sa dokar ta baci a awa 24 a Zangon-Kataf

Labaran da suka girgiza Najeriya a ranan Laraba
Labaran da suka girgiza Najeriya a ranan Laraba

Gwamnatin jihar Kaduna ta sake sanya dokar ta baci na awa 24 a karmar hukumar Zngon Kataf a kudancin jihar sanadiyar wata sabuwar rgima da ta barke.

5. Da yiwuwan za'a rantsar da Adama Barrow a wajen birnin kasar Banjul

Labaran da suka girgiza Najeriya a ranan Laraba
Labaran da suka girgiza Najeriya a ranan Laraba

Ministan harkokin wajen Najeriya,Mr Geoffrey Onyeama, yace da yiwuwan za'a rantsar da shugaban kasar Gambiya mai jiran gado Adama Barrow a wajen Banjul, babban birnin kasar.

6. Ka sauka daga mulki yanzu ko.... - Amurka ga Jammeh

Kasar Amurka ta fadi ma Jammeh cewa ya sauka daga mulki ga wanda ya lashe zaben da aka gudanar ranan 1 ga watan Disamba.

Asali: Legit.ng

Online view pixel