ABIN AL’AJABI: Sunan Allah ya fito a jikin itatuwan moringa

ABIN AL’AJABI: Sunan Allah ya fito a jikin itatuwan moringa

- An gano wasu itatuwa da rubutun sunayen Allah a jiki a gidan wasu kiristoci a wani gari mai suna Ado-Odo, Ota, jihar Ogun.

ABIN AL’AJABI
Sunan Allah a jikin itacen moringa

Wasu itatuwa moringa biyu a cikin wata titi sun zama abin kallo ga mutane a inda aka samu wasu rubuce-rubuce Arabic a jikin itatuwan.

Ana kwatata zato cewa wayanna rubuce-rubucen Arabic suna daya daga sunayen Allah ne. Masu wayanna gidaje sun bakanci duban mutane daga wurare daban-daban a dalili da wannan mujisa.

Wayannan itatuwa moringa masu rubutun sunayen Allah a gidajen wasu kiristoci guda biyu sun sama wata cibiyar shakatawa ga dubban mutane wayanda sun zo rokon Allah ne a wannan wurin.

Rahoton daga NAN na nuna cewa itatuwan moringa na wayannan gidaje ne ma su adireshi No.6, da kuma No.9, Unity Street, ire-akari Estate, Iloye, Abule Iroko, Ado-Odo Ota a Jihar Ogun.

Malam Michael Ibironke wanda yana daga cikin mazauni a daya daga cikin gidajen, yace ya yi fiye da shekaru 17 a wannan gidan kuma ya tabbatar da cewa an dasa itatuwan ne a shekara 2014.

Ku kasance tare da mu@ https://www.facebook.com/naijcomhausa

http://twitter.com/naijcomhausa

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng