Sa’idawa! An gayyaci Gwamna El-Rufai sa ido a zaben kasar Ghana

Sa’idawa! An gayyaci Gwamna El-Rufai sa ido a zaben kasar Ghana

Rahotanni sun ishe mu a yanzu haka Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai na kasar Ghana don sanya idanu akan yadda zabukan kasar zasu kasance.

An fara gudanar da zaben shugaban kasar Ghana tun a jiya Laraba 7 ga watan Disamba, inda akwai manyan yan takara guda biyu, da suka hada da shugaban kasa John Dramani Mahama daga jam’iyyar NDC, da shugaban yan hamayya Nana Akufo-Addo daga jam’iyyar NPP.

Sauran yan takaran kujerar shugaban kasar Ghana sun hada da Ivor Greenstreet na jam’iyyar CPP, sai kuma Paa Kwesi ndoum na jam’iyyar PPP.

Ga sauran hotunan gwamnan a Ghana.

Sa’idawa! An gayyaci Gwamna El-Rufai sa ido a zaben kasar Ghana
Sa’idawa! An gayyaci Gwamna El-Rufai sa ido a zaben kasar Ghana

Sa’idawa! An gayyaci Gwamna El-Rufai sa ido a zaben kasar Ghana
Sa’idawa! An gayyaci Gwamna El-Rufai sa ido a zaben kasar Ghana

Sa’idawa! An gayyaci Gwamna El-Rufai sa ido a zaben kasar Ghana
Sa’idawa! An gayyaci Gwamna El-Rufai sa ido a zaben kasar Ghana

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng