Jihohi 33 da su kasa biyan Albashin ma’aikata

Jihohi 33 da su kasa biyan Albashin ma’aikata

- BudgIT, wata kungiyar fafutuka sunyi amfani da ilimin fasaha wajen gudanar da bincike da kuma tabbatar da cewa anyi abin da yakamata.

- A shekarar 2015, kugiyar ta saki jihohi 19 da suka kasa biyan ma’aikata albashi, amma yanzu abun ya tashi zuwa jihohi 33.

Ga sunayen jihohin da suke wahala kafin su biya albashi

Ga jihohin da suka biya wani bangare amma basu gama biya ba :

KU KARANTA: Hukumar JAMB ta kawo abin farin ciki

Amma ga jihohin da suka iya biya nan:

A bangare guda, kakakin majalisan wakilai,Yakubu Dogara ya bayyana cewa gwamnatin tarayya zata dawo da N20billion ga kowani jiha akan ayyukan gwamnatin tarayyan da suka yi.

Ku biyomu a shafinmu ta Tuwita: @naijcomhausa

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng