Jerin Sunayen sojoji 6 da suka rasa rayukansu

Jerin Sunayen sojoji 6 da suka rasa rayukansu

Lt Col Mohammed Ali ya rasu ne tare wasu guda 6 a harin da Boko Haram, kuma a ranan juma’a,4 ga watan Nuwamba, an samu labarin kisan daya daga cikin manyan mazaje faman Najeriya Lt. Col. Mohammed Ali. Wannan labara ya girgiza mutanen Najeriya gaba daya.

Jerin Sunayen sojoji 6 da suka rasa rayukansu

KU KARANTA:An wasta ma wata budurwa sinadarin acid bayan ta amince da aure

Amman rundunar sojin Najeriya ta bayar da wata jawabi ta kakakin ta, Kanal Usman yace Lt. Col. Mohammed Ali ya rasu ne tare wasu guda 6 a harin da Boko Haram suka kawo musu.

Ga jerin sunayensu nan:

An birne Lt. Col. Mohammed Ali tare da abokan aikinsa a ranan litinin,7 ga watan nuwama a makabartan tarayya,a Abuja mislamin karfe 5.

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng