Sunayen wayoyin da zasu daina daukan WhatsApp

Sunayen wayoyin da zasu daina daukan WhatsApp

Manyan wayoyi da dama zasu rasa daman amfani da shahararren tsarin sada zumuntan nan mai suna Whatsapp, wanda yan Najeriya suka saba amfani da shi wajen hira da kasuwanci.

Sunayen wayoyin da zasu daina daukan WhatsApp

A wata hira da kamfanin tayi da BBC  a watan Maris din bana, tace zata hana wasu manyan wayoyi amfani da Whatsapp. “whatsapp zai daina aiki akan wayoyi da suka hada da Blackberry 10, Nokia Symbian S60 da wayoyi masu amfani da Windows 7.1.” kamfanin tace tana so ta fuskanci habbaka sauran wayoyin da jama’a suka fi amfani dasu ne.

Whatsapp mallakar kamfanin kafar sadarwa ta Facebook ne, kuma mutane sama da biliyan daya ke amfani da shi, amma zai daina aiki akan wasu kididdigaggun wayoyi daga watan Disambar 2016, amma zata cigaba da aiki kan wayoyin Blackeberry masu amfani da Android.

Duk wayar dake amfani da Android 2.1, Android 2.2 , Blackberry OS 7, Blackberry 10 , Nokia S40, Nokia Symbian S60 , Windows Phone 7.1 Whatsapp zai daina aiki a kansu. Ga jerin wayoyin da whatsapp zasu daina amfani da Whatsapp:

Nokia S40 Phones

Nokia 500

Nokia E6

Nokia 5228

Nokia 5230

Nokia E63

Nokia 5233

Nokia E66

Nokia 5235

Nokia 5250

Nokia E7

Nokia 5320

Nokia E71

Nokia 5530

Nokia E72

Nokia 5630

Nokia E73

KU KARANTA: An kashe Fulani makiyaya 14 a jihar Kaduna

Nokia 5700

Nokia 6124

Nokia N82

Nokia 6210

Nokia N85

Nokia 6220

Nokia N86 8MP

Nokia 6290

Nokia N95

Nokia 6650

Fold Nokia N95 8GB

Nokia 6700

Nokia 6710

Navigator

Nokia N96

Nokia 6720

Nokia C5-03

Samsung SGH-G810

Nokia C6

Samsung SGH-iNNN

Nokia C7

Samsung SGH-L870

Nokia E5

Sony Ericsson Satio

Nokia E51

Sony Ericsson Vivaz

Nokia E52

Sony Ericsson Vivaz Pro

Nokia E55

Nokia Asha 201

Nokia Asha 300

Nokia Asha 302

Nokia Asha 303

Nokia Asha 306

Nokia Asha 311

Nokia C3-00

Nokia C3-01

Nokia X2-00

Sai dai yayin da Whatsapp zata yi asarar masu hurda da ita a Najeriya, Legit.ng ta shiga wani yarjejeniya da kamfanin sadarwa na Airtel da zai ba abokan huldar mu daman shiga yanar gizo kyauta. Wannan shirin zai baku daman kasancewa cikin samun labarai ingatattu a koda yaushe.

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng