Siyasar Najeriya
Mai neman zama shugaban kasa karkashin inuwar jam'iyyar AAC, Mista Sawore, Ya shiga Kano ya bude babin tallata burinsa na zama magajin shugaba Buhari a 2023.
Daya daga cikin yan takarar da suka nemi tikitin PDP na neman zama gwamnan Delta, Barista Odebala, ya nemu uwar jam'iyya ta gaggauta sallamar gwamna Wike na
An yi hasashen cewa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu ne zai lashe zaben shugaban kasa da ke tafe a Najeriya. Legit.ng ta rahoto c
Daya daga cikin masu magana da yawun kwamitin yakin neman zaben jam'iyyar PDP, Dele Momodu, ya yi fashin baki kan kuri'un da jam'iyyu za su iya samu a kudu maso
Buba Galadima yace akwai shirin da ake yi da nufin a hana BVAS aiki a zaben 2023. 'Dan siyasar yace Sanata Kabiru Gaya ya kama kan shi da ya shiga talabijin.
Bayan bada gidansa a matsayin ofishin yakin neman zaben Tinubu/Shettima, tsohon shugaban jam'iyyar APC a jihar Enugu, Dr Ben Nwoye, ya dauki wani mataki don
Dan a mutun jam'iyyar LP da ya dale dutsen Kilimanjaro mafi tsawo a Afrika ya bayyana yadda ya shafe awanni 10 da rabi yana kokarin hawa don kafa tutar jam'iyya
Tsohon ministan harkokin Neja Delta, Sanata Godswill Akpabio ya yi alkawarin tattaro kan masu zabe a Akwa Ibom da wasu wuraren don ganin nasarar dan takarar shu
Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour na kara tsawon kafa da hannu wajen tallata kansa a fadin kasar nan gabanin zaben 2023 mai zuwa nan kusa
Siyasar Najeriya
Samu kari