
Jihar Zamfara







Bayan kama wani soja da ake aikin sayarwa yan ta'adda makamai a Zamfara an ƙara gano abokan harkallarsa daga bakinsa, ya faɗi sunan wasu mutum biyu a Zamfara.

Hukumar sojojin Najeriya ta yi ram da wani sojanta da ke sana'ar sayar da Alburusai da kayan sojoji ga yan ta'adda a yankim karamar hukumar Shinkafi ta Zamfara.

Tsohon gwamnan Jihar Zamfara, Ahmed Yerima ya ce Kiristocin jiharsa sun amfana kwarai daga dokar musuluncin da ya kafa a jiharsa lokacin ya na gwamna, The Cable

Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara da tsohon gwamna Abdul-Aziz Yari sun kawo karshen rikicin dake tsakanin su, APC mai mulki Zamfara ta haɗa kanta a yanzu.

A karshen makon nan, 'yan bindiga da ake ganin an samu saukin su a Zamfara sun sake kai wasu munanan hare-hare yankunan kananan hukumomi biyu a jihar Zamfara.

'Yan bindiga sun kai hari wani yankin Zamfara, gami da halaka mutane bakwai a ranar Asabar, wata majiya a Maradun ta bayyana yadda aka hari kauyuka biyu jihar.
Jihar Zamfara
Samu kari