WAEC
Wani dan asalin jihar Kano a shekarun baya ya girgiza WAEC ta yadda sai da suka nemi ya sake rubuta jarrabawa a wani yanayi na nuna shakku kan sakamakonsa.
Musa Isa Salmanu, mahaifin Isa Salmanu da ya samu sakamako mafi kyau (A1) guda 9 a dukkan darusan da ya dauka ya bayyana irin gudumawar da ya bayar ga yaron.
Hukumar shirya jarabawar kammala karatun sakandire ta WAEC a ranar Litinin ta sanar da cewa ɗalibai za su iya duba sakamakon jarabawar WASSCE na shekarar 2023.
An shiga zaman dar-dar bayan da gobara ta tashi a ofishin hukumar shirya jarrabawa Afirka ta Yamma, WAEC, da ke Yaba, Jihar Legas.Ana juyayin akwai mutane da da
Za a ji cewa Hukumar tattara alkaluma ta kasa wanda aka fi sani da NBS ta fitar da bayani a game da sakamakon jarrabawar WASSCE daga shekarar 2019 zuwa 2021.
Jarrabawar WAEC da hukumar Shirya Jarrabawar Manyan Makarantun Sakandare na Afirka ta Yamma ke shiryawa na cikin jarabawar dalibai ke fargabar rubutawa a Afirka
Wani shugaban makarantar Sakandire ya karɓi kudin zama jarabawar WAEC hannun ɗaliban SS3 ya bace ba'a san inda ya yi ba, ɗalibai sun fusata a wani bidiyo a Edo.
Makarantun gwamnatin Sokoto da Zamfara ba su da dalibai masu WASSCE. Babu dalibin makarantar gwamnati da aka yi wa rajista daga yankin Arewan a shekarar 2022.
WASSCE jarabawar da ta fi kowacce shahara ta hukumar jarabawar WAEC ta ke gudanarwa, ta na da matukar muhimmanci ga daliban Najeriya. Matasa 4 sun nuna kwazo.
WAEC
Samu kari