
Yemi Osinbajo







An ba takarar Yemi Osinbajo kwarin gwiwa yayin da Mataimakin shugaban kasar ya je jihar Gombe domin samun kuri’un ‘Ya 'yan APC a zaben fitar da gwani na 2023.

Mataimakin shugaban kasa kuma mai niyyar takara kujeran shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya bayyana cewa akwai siyasa da yawa cikin lamarin tsaro a kasar.

Karon farko tun bayan ayyana niyyar takara kujeran shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya yi ido hudu da maigidansa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a jihar Legas.

Gabannin zaben 2023, mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo, ya nemi goyon bayan sarakunan gargajiya a jihar Cross River a kokarinsa na son zama shugaban kasa.

Abuja - An sayawa mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, Fom din takara kujeran shugaban kasa ranar Alhamis, 5 ga Mayu, 2022 a birnin tarayya Abuja.

Wannan biki na Hawan Daba wata hanya ce ta kulla zumunci tsakanin sarakuna da kuma nuna wa bakon da ake karramawa dadaddiyar al’adar ta kasar mallam Bahaushe.
Yemi Osinbajo
Samu kari