Sule Lamido
Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas yace kalaman tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ne suka saka Peter Obi, ya fita daga jam'iyyar PDP ya koma jam'iyyar LP
Gwamna Badaru Mohammed na jihar Jigawa ya gabatar da sandan sarauta ga sabon sarkin masarautar Dutse, Hameem Nuhu Muhammad Sunusi, a birnin Dutse, Jihar Jigawa.
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa PDP ta gamu da cikas a jihar Jigawa yayin da wasu gomman mambobin suka yanke shawarar sauya sheka zuwa APC a Birnin Kudu LG.
Gabannin babban zaben 2023, manyan jiga-jigan jam'iyyar Peoples Democratic Party sun sa labule a jihar Bauchi domin tattauna batutuwan da suka addabi jam'iyyar.
Tsohon gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamido, ya ce ya sha suka sosai, har da kiransa fasto a arewa, saboda goyon baya da ya bawa tsohon shugaban kasa Goodluck Jona
Sule Lamido yana shari’a da EFCC da ‘ya ‘yansa Aminu Sule Lamido da Mustapha Sule Lamido. Alkali yace dole a binciki Sule Lamido da ‘Ya ‘yansa a kan zargin sata
Gwamnan Jihar Rivers, Nyesom Wike ya yi shagube ga tsohon gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamido, yana mai cewa ba shi da wata tasiri a siyasar yanzu, The Punch ta r
Tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya ce babu wani laifi da aka yiwa Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike kuma a rabu da shi yayi abinda ya ga dama.
A ranar Asabar, 13 ga watan Agusta ne aka daura auren Surayya Sule Lamido, diyar tsohon gwamnan jihar Jigawa da kyakkyawan angonta, Yazid Dan Fulani a Bamaina.
Sule Lamido
Samu kari