Jihar Sokoto
An shiga firgici bayan mutane tara sun rasa rayukansu yayin karbar kyautar kayan salla a gidan Sanata kuma tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aliyu Wamakko.
Gwamnatin jihar Sokoto karkashin jagorancin Gwamna Ahmed Aliyu ta fito ta musanta batun ciyo bashin makudan kudade da aka ce domin gudanar da ayyuka.
A jiya Laraba 27 ga watan Maris aka yi ta yada jita-jitar cewa hatsabibin ɗan bindiga, Dogo Giɗe ya mutu a jihar Sokoto, an samu karin bayani kan labarin.
Asibitin kwararru na Reliance da ke Sokoto a ranar Laraba ya musanta cewa ya yi jinyar shugaban ‘yan bindiga Dogo Gide, wanda sojoji suka harbe shi.
Bishof Mathew Kukah, babban malamin cocin katolika a jihar Sakkwato ya dira kan wasu manyan ƴan Najeriya da ke haɗa kai da ƴan bindiga masu satar dalibai.
Rikicin da ya barke tsakanin Hausawa da Fulani a karamar hukumar Gudu, jihar Sokoto ya yi sanadin mutuwar mutane hudu, ana zargin saɓani a kan gona ne ya jawo fadan.
Rahotannin sun tabbatar da cewa daliban tsangaya 15 da aka sace su a jihar Sokoto sun kubuta daga hannun 'yan bindigan makwanni biyu bayan maharan sun dauke su.
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa dakarunta sun yi nasarar kashe wani ɗan bindiga mai haɗari da ke sajewa a a matsayin ɗan sanda a jihar Sakkwato.
Kamar yadda kididdiga ta nuna, jihohin Katsina, Sokoto, Kano, Jigawa, Kebbi, Neja da Yobe sun fitar da sama da N28.3b domin ciyar da al'ummarsu abinci a Ramadan.
Jihar Sokoto
Samu kari