Jihar Rivers
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya yi karin haske kan rikicin siyasar da ke tsakaninsa da gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara.
Yayin da ake ci gaba da fuskantar matsalar tsadar mai a Najeriya, a yau Talata 2 ga watan Afrilu matatar man Dangote za ta fara siyar da mai ga 'yan kasuwa.
Majalisar dokokin jihar Rivers ta bayyana manufarta na tsige gwamna Fubara duba da wasu abubuwan da suka ce sun saba da abin da suke tsammani game da shi.
Gwamna Sir Siminalayi Fubara na jihar Ribas ya yi ikirarin cewa babu abin da zai dakatar da gwamnatinsa daga kammala wa'adinta na shekaru 4 a jihar.
Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara ya biya wa maniyyatan jiharsa Musulmai cikon kudin kumar hajji har N1.9m kan kowace kujera bayan hukumar alhazai ta kara kuɗi.
Tsohon shugaban jam'iyyar PDP, Uche Secondus ya watsar da kashin Atiku Abubakar inda ya marawa Shugaba Tinubu baya da Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers.
Gwamnan jihar Ribas, Sir Siminalayi Fubara, ya ɗaga darajar tsohon shugaban tsageru zuwa matsayin sarkin gargajiya mai dataja ta farko a jihar Ribas.
Wani shafin yanazar gizo mai tsage gaskiya ya tabbatar da cewa ikirarin cewa an yi awon gaba da mai ɗakin Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Ribas ba gaskiya bane.
Wasu jagororin matasa a jihar Ribas sun ɗiga ayar tambaya kan shugaban APC na jiha da wasu kusoshi, sun ce suna kulla makircin sauke Gwamna Fubara daga mulki.
Jihar Rivers
Samu kari