Rahama Sadau
Fitacciyar jarumar Kannywood, Rahama Sadau ta tayar da kura da shigarta a bikin karrama yan fim na African Magic Viewers Choice Awards (AMVCA) da ya gudana.
Fitacciyar ‘yar wasar fina-finan Kannywood, Rahama Sadau ta yi murnar cika shekaru 29 a duniya tare da sakin hadaddun hotunanta. Masoyanta sun taya ta murna.
Fitacciyar jarumar fina-finai Raham Sadau, tayi martani ga matashin da yayi ikirarin cewa zai iya siyar da gonar gadonsa saboda ita don ta saka Kyakyawan hoto.
Jirgin mata na yaƙin neman zaben shugaban ƙasa na APC ya bar baya da ƙura a Kannywood, Rahama Sadau da Mansurah Isah sun yi kace-nace kan sunayen da suka fita.
Fitacciyar jarumar Kannywood Rahama Sadau ta ce ta yiwa masoyanta albishir da cewar suna gab da fara kallonta a cikin fina-finan kasar Indiya wato Bollywood.
Khalil Nur Khalil ya yi zama na musamman da Joseph Ike, da Rahma Sadau a kan yadda za a gina wajen shirya wasannin kwaikwayo a Kaduna. 'Yan kasuwa za su yi haka
Jarumar Kannywood da ta yi kaurin suna a Najeriya, Rahama Sadau, ta shilla waje domin shagalin ƙaramar Sallah tare da yan uwanta bayan gama Azumin Ramadan.
Shaharariyar jarumar masana’antar Kannywood, Rahama Sadau ta saki sabon fim din ta mai dogon zango mai suna “Matar Aure”, Jarumar ‘yar asalin jihar Kaduna wacc
Fitacciyar jarumar fina-finai ta Najeriya, Rahama Sadau, ta caccaki gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari kan yadda ta gaza shawo kan matsalar tsaron kasa.
Rahama Sadau
Samu kari