Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Majalisar wakilai ta damu da karin kudin wutar da gwamnatin tarayya ta yi. a ta duba lamarin da zarar sun dawo zaman majalisa a ranar 23 ga wata Afrilun 2024
Ministan makamashi, Adebayo Adelabu ya ce wutar lantarki za ta wadata a Nijeriya nan da shekara uku, amma gwamnati za ta janye tallafin wutar gaba ɗaya zuwa lokacin.
Sanata Ali Ndume ya caccaki gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu kan karin kudin wutar lantarki. Ya yi nuni da cewa hakan ba adalci ba ne ga 'yan Najeriya
Yayin da hukumar rarraba wutar lantarki ta NERC ta kara kudin wuta a Najeriya, wasu jihohi a kasar sun shirya ba da ingantacciyar wuta ga alummarsu.
Wani dan Najeriya ya bayyana yadda ya siya kati mai tsada bayan da gwamnati ta kara farashin wutar lantarki a makon da ya gabata kan wasu dalilai.
Akalla dai anguwanni 481 ne ke karkashin sahun farko a ba da wutar lantarki a Nijeriya. Wadannan anguwanni na samun wutar ta awa 20 a kowacce rana.
An ji abin da ya jawo NERC ta laftawa kamfanin AEDC tarar N200m. AEDC ya rika saida wutar lantarki ga duka abokan hulda da cinikinsa a kan sabon farashin Band A.
Gwamnati ta tsokano ‘yan kwadago, ana barazanar rikita kasa saboda kudin lantarki. Ana da labari cewa ana barazanar shirya zanga-zanga da yin kara a kotu.
Atiku Abubakar ya soki yadda aka kara farashin shan lantarki. Atiku ya ba gwamnati shawarwarin yadda yake ganin ya kamata a bi wajen gyara harkar wutar lantarki.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari