
PDP







Rahoton da jaridar Nigerian Tribune ta fitar a yau Juma'a 27 ga watan Mayu ya ce kotu a Najeriya ta yanke hukuncin cewa tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan y

Akalla gwamnoni hudu da wasu mataimakan gwamnoni 2 ne suka mallaki tikitin takara na jam’iyyar adawa ta PDP domin neman kujerun sanatoci a zaben 2023 mai zuwa.

Jam’iyyar hamayya ta PDP ta kafa kwamitoci 13 da za su shirya zaben tsaida gwani na ‘dan takarar shugaban kasa da za a fara a ranar 28 ga watan Mayun 2022.

Babbar Jam'iyyar adawa a Najeriya, Peoples' Democratic Party PDP a yau Laraba, 25 ga Mayu, 2022 take gudanar da zaben fidda gwanin yan takaran gwamna a zaben ba

Dakataccen shugaban hukumar karban korafe-korafe da yaki da rashawa na Jihar Kano, PCACC, Muhuyi Magaji Rimingado ya janye daga takarar gwamna a Kano a inuwar j

Mohammed Abacha, dan marigayi tsohon shugaban kasa, Sani Abacha, ya lashe zaben fidda dan takarar gwamna na jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a Kano.
PDP
Samu kari