Jihar Ondo
Yayin da ake ci gaba da zaben fidda gwani a jihar Ondo na jam'iyyar APC, an bayyana zaben wanda bai kammala ba saboda wasu matsaloli masu ƙarfi a jihar.
Kwamoshinan lafiya na jihar Ondo ya sha dukan tsiya bayan an zarge shi da boye takardar sakamakon zaben fidda gwanin gwamna na jam'iyyar APC a mazabarsa.
Yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zaɓen fidda gwanin gwamnan jihar Ondo, wasu magoya bayan dan takarar gwamna a jami'yyar APC sun tarwatsa zaɓen.
Yayin da ake shirye gudanar da zabuka a jihohin Edo da Ondo, Fasto Elijah Ayodele ya yi hasashen jami'yyar APC za ta doke PDP da sauran jam'iyyu.
Jama'ar yankin Oda a jihar Ondo sun shiga jimami bayan rasuwar babban basarake a jihar Ondo, Julius Omomo watanni 11 da hawa sarauta ya na da shekaru 83.
Binciken kwa-kwaf ya tabbatar babu gaskiya kan jita-jitar da ake yadawa cewa Betty Akeredolu, matar tsohon gwamnan Ondo, Rotimi Akeredolu ta auri kaninsa.
Shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Alhaji Abdullahi Umar Ganduje, ya sha alwashin cewa jam'iyyar za ta lashe zaben gwamnan jihar Ondo.
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa ya ce naɗin da kwmaishina ya yi na hadimai 273 naɗi ne ka girmamawa amma gwamnati ba za ta rika biyansu albashi ba.
Yayin da ake ci gaba da azumin watan Ramadan, 'yan sanda sun cafke wani malamin Musulunci, Alfa Oluwafemi Idris da sassan jikin ɗan Adam a jihar Ondo.
Jihar Ondo
Samu kari