
Ohanaeze Ndigbo







Kungiyar Ohanaeze Ndigbo, ta yanke shawarar tattaunawa da shugabannin dattawan arewa kan yadda za a magance matsalar rashin tsaro a yankin kudu maso gabas.

Kungiyar koli ta zamantakewar al'ummar Ibo, Ohanaeze ta caccaki tsohon Gwamnan Sakkwato, Aliyu Wamakko kan kalaman da kungiyar ta ce yana iya haddasa rikici.

Ƙungiyar inyamurai ta Ohanaeze Ndigbo, ta ɗau zafi bisa zargin da takewa rundunar sojin ƙasar nan cewa tana tura musulmai yan arewa yankinsu da wata manufa.

Duk mai sha'awa zai iya tsayawa takarar kujerar shugaban kasa, ba a mika takara zuwa wani bangare na kasa ba, sannan babu tsarin a kundin tsarin mulkin jam'iyya

Majalisar Dattawa ta ce Ministan N/Delta na kokarin ci mata mutunci. Shi ma Sanata Peter Nwoboshi ya ce karya Akpabio ya yi masa na cewa ya yi kwangiloli 53.

Alhaji Shettima Yerima ya ce ‘Yan Kudu maso Gabas ba su shirya mulkin Najeriya ba. Shugaban AYCF ya ba Ibo shawarar yadda za su samu mulki.
Ohanaeze Ndigbo
Samu kari