
Majalisar dattawan Najeriya







Sanata Kola Balogun daga jihar Oyo ya tattara kayansa ya fice daga jam'iyyar hamayya ta kasa wato PDP biyo bayan hana shi tikitin ta zarce a zaben 2023 dake taf

Sanata mai.wakiltar Anambra ra arewa ta tabbatar da sauya shekarta daga APC zuwa jam'iyyar PDP bayan ta halarci Sakatariyar PDP wajen tantance ta a hukumance.

Majalisar dattawan tarayya ta yiwa dokar ta'addanci ta 2013 gyaran fuska domin haramta biyan masu garkuwa da mutane kudin fansa idan suka bukata hannun iyalan.

Kakakin NEF ya yi karin haske a kan dambarwar da aka shiga game da takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, ya ce ba su san da maganar fito da ‘Yan takara ba.

Majalisar dokokin kasar nan ta amince da kudurin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gabatar da namen cire makudan kudade domin biyan tallafin mai a nan gaba.

Birnin tarayya Abuja - Shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Abdullahi Adamu, da mataimakinsa Sanata Kyari sun yi murabus daga majalisar dattawa.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari