Hukumar gidajen yarin Najeriya
Rahotanni sun bayyana cewa wasu ƴan bindiga sun kai sabon hari gidan gonar da ke ƙarƙashin gidam gyaran halin Okigwe a jihar Imo, sun kashe ɗan sanda ɗaya.
A yau ake jin Hukumar EFCC tayi nasara, kotu ta yankewa Mama Boko Haram da wasu hukuncin dauri. A. I Arogha shi ne lauyan da ya tsayawa EFCC a shari’ar.
Wata kotun majistire da ke jihar Kano ta garkame wasu ma'aurata bisa tuhumarsu da laifin garkuwa da wata 'yar shekara 17. Sai dai sun musanya aikata laifin.
Tsohon gwamnan jihar Taraba, Jolly Nyame ya bayyana manyan darussan da ya koya yayin zamanshi a gidan gyaran halin Kuje da ke birnin Abuja, ya roki jama'ar jihar.
Wata kotu a Abuja, ta garkame wani Mr Okeye kan zargin ya lakadawa Mr Isaac dukan tsiya. Mr Isaac shi ne mamallakin gidan da Mr Okeye ke haya a ciki.
Wasu fursunoni uku sun tsere daga gidan gyaran hali na jihar Ogun bayan tsallake katanga, kamar yadda rahotanni suka bayyana a ranar Talata. An fara nemansu.
Fursuna na karshe da hukumar kula da gidajen yarin jihar Katsina ta baza komar kama shi ya shiga hannu a Kaduna. A watan Oktoba ne fursunonin biyu suka tsere.
Hukumar Gidajen Yari (NCS) ta yi martani kan jita-jitar cewa an yi yunkurin yin garkuwa da Emefiele karfi da yaji a gidan yarin Kuje da ke birnin Abuja.
Wani dan shekara 18 mai suna Mubarak Akadiri ya amsa laifin kashe uwar dakinsa Misis Sidikat Adamolekun bayan kama shi da ta yi yana satar wayarta kirar Samsung.
Hukumar gidajen yarin Najeriya
Samu kari