
Hukumar gidajen yarin Najeriya







Majalisar dattawan Najeriya ta magantun kan bukatar a ba 'yan fursuna damar kada kuri'a a zaben 2023 mai zuwa. Majalisar ta bayyana dalilai da tsarin mulki.

Alkalin kotun Majistare da ke zamanta a Kano, a ranar Juma'a, ya bada umurnin a tare wani mutum mai shekaru 33, Abubakar Aminu, a gidan gyaran hali kan zarginsa

Janar Abdulsalami Abubakar mai ritaya, tshon shugaban kasar Najeriya ya yi bayanin rawar da ya taka bayan an sako tsohon shugaban kasa Olusegun Aremu Obasanjo.

Ministan harkonin cikin gida ya umarci gandurobobi da su harbe duk wanda ya yi kokarin fasa gidan yari har Lahira, domin muhimmancin wurin ya dace a tsare shi.

Wani matashi ya jawo cece-kuce a kafar sada zumunta yayin da yake rabawa fursunoni kudi a bakin hanya. Ya raba musu kudi yayin da suke cikin motar gidan gyara.

'Yan gidan fursuna hudu sun sheka lahira a gidan gyaran hali na Najeriya da ke yankin Kosere da ke Ile-Ife a wani yunkurin balle gidan jami'i daya ya jigata.
Hukumar gidajen yarin Najeriya
Samu kari