
Labaran tattalin arzikin Najeriya







Asiwaju Bola Tinubu, daya daga cikin 'yan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC mai mulki ya magantu kan abin da zai yi idan ya fadi a zaben fidda gwani na APC

Kungiyar daliban Najeriya ta kasa ta bayyana shirinta na tara kudade ga kungiyar malaman jami’o’i (ASUU), domin mayar da malaman ajujuwa, inda ta bayyana cewa

Rahotanni sun bayyana cewa ‘yan ta’addar Boko Haram da ISWAP sun kawar da daya daga cikin manyan kwamandojin su Abu-Sadiq wanda aka fi sani da Burbur bisa zarg

Kungiyar dalibai ta kasa (NANS) reshen kudu maso gabas ta baiwa gwamnatin tarayya da kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) wa’adin kwanaki tara su bude dukkan jami’o

Malaman jami'o'i sun shafe fiye da watanni biyu suna yajin aiki saboda neman ingantacciyar walwala da kayan aiki don habaka sana'arsu ta koyarwa kamar na kowa.

Babban lauyan, wanda ya bayyana hakan a ranar Litinin din da ta gabata, ya bayyana cewa watannin da ke gabanin zaben 2023 ba su isa su kawo karshen rashin tsaro
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari