Hukumar Jin dadin yan sanda
A ranar Alhamis ne wani Adebayo Olamide Azeez, ya bayyana yadda ya yaudari wasu mata 7 ta hanyar amfani da manhajar "MyChat" inda ya kashe su domin yin tsafi.
Majalisar dattawan Najeriya ta umarci rundunar ƴan saɓda da hukumar kula da jin daɗin ƴan sanda su ɗauki sabbin ƴan sanda 10 aiki a kowace ƙaramar hukuma.
Tawagar rundunar yaki da ta'addanci karkashin jagorancin kwamishinan 'yan sanda ta dakatar da zanga-zangar kungiyar kwadago ta Najeriya NLC a jihar Borno.
An kama Umar Hashim, Edidiong Umoh, Udah Stanley, Abubakar Jariri da Yunusa Babangida da zargin satar abinci. An yi nasarar gano buhuna 1, 238 daga cikin buhunan.
A yayin da ake fama da tsadar rayuwa a Najeriya, rundunar 'yan sanda ta kama wasu mutane biyu da ake zargi da satar kebura wato wayoyin wuta a jihar Legas.
Rundunar ‘yan sandan jihar Taraba ta karrama jami’an ta guda hudu bisa kin karbar cin hancin naira miliyan 8.5 daga hannun wani dan bindiga a yayin da suke bincike.
Mummunar gobara ta tashi barikin ‘yan sandan tafi da gidanka da ke Gombe, da ke a '34 PMF Squadron' daura da garin Kwami a jihar Gombe, wanda ya ja asara mai yawa.
Shugaban karamar hukumar Kagarko da ke jihar Kaduna, Hon. Nasara Rabo, ya ba wa wani jami’in ‘yan sanda (DPO) mai suna Idris Ibrahim kyautar naira miliyan daya.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce gobara ta kone ofishin ‘yan sanda reshen karamar hukumar Nasarawa.Har yanzu ba a gano musabbabin faruwar lamarin ba.
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari