Hukumar shiga da ficen Najeriya
wani jami'in hukumar shige da fice ta tarayyar nigeria badru ya koka kan yadda hukumar shige da fice ta nigeria ta ci zarafin sa da kuma rashin karin girma
Hukumar shige da fice ta kasa NIS ta ce nan ba da jimawa ba idan shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya amince, zata ɗauki sabbin jami'ai 5,000 don inganta aiki.
Yan bindiga a ranar Talata sun kashe jami'in hukumar shige da fice, NIS, guda daya sun kuma raunata wasu mutane biyu a karamar hukumar Maigatari a Jihar Jigawa.
Abuja - Ciyaman din hukumar kiyaye haddura ta kasa (FRSC), Bukhari Bello, ya yi kira da a nada sabon shugaban FRSC daga cikin jami’an hukumar maimakon dauko.
‘Yan kasar Chinan da aka kama ma’aikatan kamfanin Sinohydro ne; wani kamfanin samar da wutar lantarkin kasar Sin da ke kula da aikin samar da wutar lantarki na
Idris Isah Jere, Mataimakin Kwanturola Janar, ya zama mukaddashin Kwanturola Janar na Hukumar Shige da Fice ta Najeriya bayan Muhammad Babandede ya yi ritaya.
'Yan bindiga sun hallaka wasu jami'an hukumar fice da fice a wani yankin jihar Katsina. An ruwaito cewa, an hallaka wasu 'yan bindigan da dama da aka yi martani
'Yan bindiga wadanda ake zargin 'yan kungiyar IPOB ne sun kai mugun hari hedkwatarr hukumar kula da shige da fice ta Najeriya dake Ubakala, Umuahia a Abia.
A 'yan kwanakin baya bayan nan ne ministan harkokin cikin gida, Ogbeni Rauf Aregbesola, ya sanar da cewa ma'aikatarsa za ta tabbatar da adalci da daidaito wajen
Hukumar shiga da ficen Najeriya
Samu kari