
Rashawa a Najeriya







A ranar Alhamis, Hukumar Korafin Jama’a da Yaki da Rashawa ta Jihar Kano, PCACC, ta yi barazanar kama shugaban Hukumar Kare Hakkin Kwastomomi ta Kano, KCPC, Idr

Naja’atu Mohammed, mamba a Hukumar Dauka da Hukunta ‘Yan sanda, PSC, ta caccaki Shugaban Kasa Muhammadu Buhari akan yafe wa tsofaffin gwamnoni, Joshua Dariye na

Dariye da Nyame dai na zaman gidan kaso ne a gidan yari a Kuje da ke Abuja, biyo bayan hukuncin da kotuna ta yanke musu kan badakalar kudi yayin da suke mulki.

An mika wata takarda da ke tabbatar da wannan zargi zuwa Kotun Lardi na Amurka a ranar Laraba, 16 ga Maris, kamar yadda rahotanni suka tabbatar daga Amurka.

Tun farkon fara yakin Rasha da Ukraine ba a samu dan jaridar da aka kashe ba, amma yanzu an fara da wani dan jaridar kasar Amurka da Sojin Rasha suka sheke.

Majalisar dattawa ta tabbatar da sunayen mutane biyar da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika mata a matsayin kwamishinonin hukumar yaki da rashawa ta ICPC.
Rashawa a Najeriya
Samu kari