
Hukumar NEMA







NERC ta ce Gwamnati tana tunanin sake duba farashin wutar lantarki. Ana yin la’akari da wasu abubuwa irinsu Dala da kuma kudin gas kafin a tsaida kudin wuta.

Abdulkadir Ibrahim, shugaban sashen yada labarai na NEMA a yankin arewa maso gabas, ne sanar da mutuwar Ahmed yayin ganawarsa da kamfanin dillancin labarai na

A yau ne PDP ta hurowa Mataimakin Buhari wuta a kan zargin satar Biliyoyin kudi a NEMA. PDP ta ce ayi maza a kama tsohon shugaban hukumar NEMA da aka sauke.

Hukumar kula da al'amuran karta-kwana ta kasa (NEMA) tayi kira ga 'yan Najeriya a kan su daina shigowa da kuma siyan kayan gwanjo don gujewa mugunyar cutar Coro

Hukumar bada agajin gaggawa ta Najeriya, NEMA ta bayyana cewa mutane 5 ne suka mutu a sanadiyyar harin da wasu gungun miyagu yan bindiga suka kai cikin karamar hukumar Igabi ta jahar Kaduna a yan kwanakin nan.

Bayan sa bakin Minista Pantami MTN sun hakura da kara farashin USSD. MTN sun fadi abin da ya sa su ka hakura da kara kudin USSD a makon jiya. Tuni dai har gwamnan CBN, Mista Godwin Emefiele ya yi magana kan batun.
Hukumar NEMA
Samu kari