Kananan hukumomin Najeriya
Gwamnatin Abba a jihar Kano ta fara rabon tallafin kayan abinci da suka hada da shinkafa ga ma'aikatan kananan hukumomi don rage radadin janye tallafin man fetur.
Akalla naira biliyan 1.95 gwamnatin jihar Zamfara ta ware don sake gina fadar sarakuna 18 da ke a fadin jihar, da nufin daga darajar masarautun gargajiya.
Wani mutum dan jihar Yobe, ya fara wani tattaki akan keke daga Damaturu zuwa jihar Delta don ganawa da Gwamna Sheriff Oborevwori, zai yi tafiyar kilo mita 1,200.
Jam'iyyar APC ta dakatarb da shugaban karamar hukumar Suleja da ke jihar Niger, Gambo Ibrahim kan zargin rashin ladabi da biyayya da kuma cin zarafin ofishinsa.
Majalisar dokokin jihar Kaduna ta dauki mataki kan wasu kansiloli guda takwas da suka tsige shugaban majalisar karamar hukumar Kagarko, dakatarwar ta din-din-din.
Olusegun Obansanjo, ya bayyana yadda ya ki ba INEC cin hanci a zaben kananan hukumomin jihar Ogun a shekarar 1998, lamarin da ya ja jam'iyyar PDP ta sha kaye.
Akalla mutane takwas ne suka mutu yayin da wasu da dama suka jikkata a wani hatsarin jirgin ruwa da ya rutsa da su a jihar Taraba. Gwamnan jihar ya magantu.
Majalisar dokokin jihar Kano ta dakatar da ciyaman na ƙaramar hukumar Gwale, Khalid Ishaq Diso bisa zargin sayar da kayayyakin gwamnati ba bisa ƙa'ida ba.
Kansiloli a ƙaramar hukumar Ijebu ta Gabas da ke jihar Ogun, sun sanar da dakatar da shugaban ƙaramar hukumar, Wale Adedayo. Hakan ya biyo bayan zargin da.
Kananan hukumomin Najeriya
Samu kari