Matawalle
Kungiyar Southern Nigeria Youth Movement ta ja kunnen Gwamna Dauda Lawal kan sukar Bello Matawalle inda ya ce ya kamata ya maida hankali kan dakile matsalar tsaro.
Jam'iyyar APC a Arewa maso Yamma ta gargadi jami'yyar PDP a jihar Zamfara kan zargin karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya raba shinkafa ga 'yan bindiga.
An musanta ikirarin da wani shafin yada labarai ta yi na cewa karamin ministan tsaro, Bello Muhammad Matawalle, ya raba buhunan shinkafa ga 'yan bindiga.
Wata kungiya mai suna Arewa Youth for Peace and Security ta caccaki gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare kan yadda matsalar rashin tsaro ta kara tabarbarbarewa.
Bello Matawalle, karamin ministan tsaro ya tura sakon gargadi ga masu fatan juyin mulki a Najeriya inda ya ce basu kishin dimukradiyya da ci gabanta.
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, ya yi kira ga rundunaar sojojiin Najeriya ta kara zage damtse a yaƙin da take da ƴan ta'adda da yan bindiga a Arewa ta Gabas
Tsohon Gwamnan Zamfara ya zama gwarzon Ministoci. Kungiyar matasa ta ce a duk ministocin da Bola Ahmed Tinubu ya nada, babu mai kokari kamar Bello Matawalle.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya nada tsohon sifetan ‘yan sandan Najeriya, Mohammed Dikko Abubakar babban mukami yayin da tsaro ke kara kamari.
Karamin ministan tsaron Najeriya ya caccaki kungiyar dattawan jihar Katsina bisa barazanar da ta cewa Arewa ka iya jingine Tinubu a zaben 2027 idan ɓe gyara ba.
Matawalle
Samu kari