Jihar Legas
Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya, NCS ta ce za ta bi shaidar da ta samu daga kotu kan fitaccen ɗan daudu, Idris Bobrisky wurin ajiye shi a bangaren maza.
Gwamnatin tarayya ta sanar da fara karbar harajin N3000 kan hanyar Legas-Calabar domin mayar da kudin da za'a kashe kan aikin. Ministan ayyuka ne ya bada sanarwar
Ƴan Najeriya sun nuna kin amincewa da biyan Naira dubu uku a matsayin kuɗin shiga ga masu bin titin Legas-Kalaba idan ya kammala.Kusan motoci dubu 50 za su bi titin
Bobrisky dai dan daudu ne da ya shahara da ikirarin cewa shi mace ce har ma yana cewa yana daf da haihuwa. Amma yau ya tabbatar da cewa shi namiji ne
Babbar kotun tarayya mai zama a jihar Legas ta yanke wa Bobrisky hukuncin ɗaurin watanni 6 ba tare da zabin taraya ba yau Jumu'a, 12 ga watan Afrilu.
Yayin da ake fama da tsadar kayayyaki a Najeriya, shahararren attajiri a Najeriya, Aliko Dangote ya bayyana hanyar da za a saukar da farashin kayayyaki a Najeriya.
Hatsarin ya faru ne da safiyar ranar sallah yayin da al'umma ke kokarin dawowa daga sallar idi. Mutane biyu sun fada kogin Legas yayin da hukumomi ke kokarin ceto su
Masu amfani da kafafen sada zumuta sun hango gemu ya fara tsayawa dan daudu Bobrisky bayan shafe kwanaki a tsare a ofishin EFCC. Ana ta sharhi a soshiyal midiya
Masana'antar fina-finai ta Nollywood ta tafka babban rashi bayan jarumai akalla hudu sun rasa rayukansu a yau Laraba 10 ga watan Afrilu a hatsarin jirgin ruwa.
Jihar Legas
Samu kari